Alkur’ani bai takaita a kan wani yare ko wasu mutane ba,
Alkur’ani bai takaita a kan wani yare ko wasu mutane ba,
A’a shi dai shiriya ne, kuma waraka ne ga dukkan wata zuciya mai yin imani,
Duk wanda ya kawar da kai ga barinsa, to wata tazara mai nisa za ta kasance a tsakaninsa dashi wadda ba za a iya kaiwa karshenta ba.
Alkur’ani_Shiriya ne_Ga talikai
35
14