“Kuma rayuwar duniya ba komai ba ce face jin daxi mai ruxarwa”.
Nuna katika
A gasar kofin duniya ana samun bambancin launukan mutane da yaruka da kuma garuruwa, sai dai kuma dukkanninsu suna nan a matsayin su na mutane ‘yan’adam.Don haka Alqur’ani yana tunatar da mu game da darajar kowane irin mutum.
Xan wasa yakan iya faxuwa a wata gasa...amma kuma ya dawo da qarfinsa. Hakanan shi ma mutum zai iya farowa daga farko. Alqur’ani ba ya rufe qofar kyakkyawan fata.
“Ku saurara, da ambaton Allah ne zukata suke nutsuwa”. Ra’ad: 28
A cikin kowace gasa ana shan wahala kafin a kai qarshe, haka ma al’amarin yake game da rayuwa. Ita kuma zuciya tana neman abin da zai ba ta nutsuwa ta haqiqa ne. #Hasken_Alqur’ani#Zaman_lafiya#Qwallon_qafa#Ayar_Alqur’ani#Nutsuwar_Zuciya
“Haqiqa Mun girmama ‘yan’adam”. [Isra: 70]
“Kuma Shi Yana tare da ku a duk inda kuka kasance”. [Hadid: 4]