Noor International
Kada Ka Kauracewa Alqur’ani
Allah Ta’ala yace: “Manzo kuma ya ce: “Ya Ubangijina, lalle mutanena sun riqi wannan Alqur’ani abin qaurace wa.” [Furqan: 30]Daga cikin ayoyi da suka fi radadi...Annabi (S.A.W) ya kai kukanmu zuwa ga Ubangijinsa.Ya ce: “Ya Ubangijina, lalle mutanena sun riqi wannan Alqur’ani abin qaurace wa.”Bai ce sun kafirce masa ba... a’a sun kaurace masa.Kana k...
664