Faxin Allah: “Babu tilastawa a addini”, ba wai wata alama ba ce kawai, a’a wata haqiqa ce ta Alqur’ani.
Musulunci yana kiranka da ka yi tunani, ba don a tilasta maka ba. Don haka gaskiya a bayyane take ga wanda yake so ya ganta.
#’Yancin_Imani #Tuntuntuni
Katika masu alaka
Nuna katika