Musulunci ba ya tilastawa sai an yi imani, sai dai yana bijirar da gaskiya a fili ta bayyana: Allah ya ce, “To wanda ya ga dama ya yi imani, wanda kuma ya ga dama sai ya kafirta.”
‘Yanci a Musulunci shi ne ‘yancin binciken gaskiya ba guje mata ba.
#Yancin_Yin Zavi #Gaskiya_Daga_Ubangijinku
Katika masu alaka
Nuna katika