Sannan lokacin da manzanninsu suka zo musu da (ayoyi) bayyanannu.."

Sannan lokacin da manzanninsu suka zo musu da (ayoyi) bayyanannu.."

Sannan lokacin da manzanninsu suka zo musu da (ayoyi) bayyanannu, sai suka nuna farin ciki da ilimin da ke gare su, abin kuma da suka kasance suna yi wa izgili ya saukar musu

To lokacin da suka ga azabarmu sai suka ce: “Mun yi imani da Allah Shi kaxai, mun kuma kafirce wa abin da muka kasance muna yin shirka da shi.”

To imaninsu bai zamanto zai amfane su ba yayin da suka ga azabarmu; wannan sunna ce ta Allah wadda ta shuxe a kan bayinsa. Kafirai kuma sun yi asara a nan

467
Video Translations
Saukewa
  • Hd Version ( Google Drive )
Abubuwan da aka jona

Bidiyoyi masu alaka

See other videos from same category

icon

Yi tarayya

<<<<<<< HEAD ======= >>>>>>> d682da79022fdbd342c185cd8ff08a174f38b114