Ya ku mutane, ku kiyaye dokokin Ubangijinku Wanda Ya halicce ku daga.."

Ya ku mutane, ku kiyaye dokokin Ubangijinku Wanda Ya halicce ku daga.."

Ya ku mutane, ku kiyaye dokokin Ubangijinku Wanda Ya halicce ku daga.."

169 42

Ya ku mutane, ku kiyaye dokokin Ubangijinku Wanda Ya halicce ku daga rai guda xaya, kuma Ya halicci matarsa daga shi, kuma Ya yaxa maza da mata masu yawa daga gare su. Kuma ku kiyaye dokokin Allah Wanda kuke yi wa juna magiya da Shi, kuma ku kiyaye (yanke) zumunci. Lalle Allah Mai kula da ku ne

Yi tarayya