Alqur’ani ba ya yin kira zuwa ga yin gware tsakanin mutane, sai dai yana yin kira zuwa ga tattaunawa cikin hikima.
Allah ya ce: ka kuma yi jayayya da su ta hanyar da ta fi kyau.”...Wata irin gada ce ta kalmomi masu daxi wadda take gyara abin da tsanantawa take vatawa.
#Tattaunawa_Ta Ci gaba #Hikima
Katika masu alaka
Nuna katika