Lalle waxanda suka yi imani suka kuma yi aiki na gari, to (Allah) Mai rahama zai sanya musu qauna
Nuna katika
Ba kowane abin da ake so ne ake yin fafutuka a same shi ba, wata karvuwar kyauta ce daga Allah. #Soyayya_Daga_Allah.
Ya ku waxanda aka bai wa Littafi, haqiqa Manzonmu ya zo muku, yana bayyana muku da yawa daga cikin abin da kuke voyewa daga Littafin, yana kuma yin afuwa ga abubuwa da dama daga ciki. Haqiqa haske ya zo muku daga Allah, da kuma Littafi mai bayyanawaDa shi ne Allah Yake shiryar da wanda ya bi yardarsa hanyoyi na aminci, kuma Yake fitar da su daga du...
Yayin da tambayoyi suka yi cincirindo, to ba ka buqatar hayaniya a lokacin, sai dai kana buqatar hasken da zai yi maka jagora cikin nutsuwa. #Hanyar_Gaskiya
Sai Musa ya jefa sandarsa, sai ga ta tana lanqwame duk abin da suke qagowa (na sihiri)Sai aka durqusar da masu sihirin suna masu sujjadaSuka ce: “Mun yi imani da Ubangijin talikai
Kuma akwai wasu mutane waxanda suke bauta wa wasu kishiyoyi ba Allah ba; suna son su kamar son Allah; waxanda kuwa suka yi imani sun fi son Allah (fiye da komai). Da a ce waxanda suka yi zalunci za su ga lokacin da suke ido huxu da azaba (to da sun gane) cewa, lalle duk wani qarfi na Allah ne gaba xaya, kuma lalle Allah Mai tsananin azaba ne
Yayin da zuciya ta cika da son Allah, dukkan wasu abubuwa da ake so za su zama ba wani abu ba, kuma ma’auni zai daidaita. #Son_Allah