​Ya ku waxanda suka yi imani, duk wanda ya yi ridda daga cikinku,

​Ya ku waxanda suka yi imani, duk wanda ya yi ridda daga cikinku,

​Ya ku waxanda suka yi imani, duk wanda ya yi ridda daga cikinku,

18 12

Ya ku waxanda suka yi imani, duk wanda ya yi ridda daga cikinku, ya bar addininsa, to (ya sani) Allah zai kawo waxansu mutane da Yake son su suna son Sa, suna masu qasqantar da kai ga muminai, suna masu nuna wa kafirai isa, suna yin jihadi don xaukaka kalmar Allah, kuma ba sa jin tsoron zargin wani mai zargi. Wannan falalar Allah ce da Yake bayar da ita ga wanda Ya ga dama. Kuma Allah Mayalwaci ne, Masani

Katika masu alaka

Nuna katika

icon

Yi tarayya