Manufar halittarmu shi ne tsantsanta bauta ga Allah, ba mu tara arziqi ko abinci ba.
#Manufar_Ruhi
Nuna katika
Ka kalli sama da qasa da jujjuyawar dare da yini, wannan tsarin da suke tafiya a kai ba haka kawai ya faru ba, a’a tsari ne na Allah Mahalicci wanda ya mallaki duniya ya kuma kyautata halittarta. Duk wanda zai yi tunani, to zai riski haqiqanin gaskiyar lamari. #Dalilan_Halitta
Ya kuma arzuta shi ta inda ba ya tsammani. Duk wanda kuma ya dogara ga Allah to Shi Ya ishe shi. Lalle Allah Mai zartar da al’amarinsa ne. Haqiqa kuma Allah Ya sanya iyaka ga kowane abu
Waxanda kuwa suka nisanci bautar xagutu , suka kuma koma ga Allah, suna da albishir (na Aljanna). To ka yi wa bayina aibishirWaxanda suke sauraron magana sai su bi mafi kyawunta, waxannan su ne waxanda Allah Ya shiriya, kuma waxannan su ne ma’abota hankula
Shin ba za su yi zuzzurfan tunani game da (ayoyin) Alqur’ani ba ne? Kuma da a ce ya kasance daga wajen wani yake ba Allah ba, tabbas da sun sami savani mai yawa a cikin
Rayuwarka ba don wargi aka samar da ita ba, ko wane minti xaya na rayuwa yana da manufa mai zurfi. Muna kan hanyar tafiya ne zuwa Allah Mahalicci, kuma komawa zuwa gare shi ita ce babbar manufarmu. #Manufa
“(Su ne) waxanda suka yi imani, zukatansu kuma suna nutsuwa da ambaton Allah. Ku saurara, da ambaton Allah ne zukata suke nutsuwa