Manufar halittarmu shi ne tsantsanta bauta ga Allah, ba mu tara arziqi ko abinci ba.
#Manufar_Ruhi
Nuna katika
“(Su ne) waxanda suka yi imani, zukatansu kuma suna nutsuwa da ambaton Allah. Ku saurara, da ambaton Allah ne zukata suke nutsuwa
Gaskiya ba ta buqatar ado, ya isheka kawai ka yi tunani game da ita domin gane mavuvvugarta daga Allah take. Ba za a tava samun littafin da babu savani a cikinsa ba, sai dai idan daga Allah yake. #Hasken_Alqur’ani
Samun hutu ba a cikin canjin yanayi yake ba, sai dai yana cikin alaqar zuciya da Ubangijinta. Don haka yayin da za a ambaci Allah, to dukkan abin da ya rikice a cikin ran mutum zai nutsu ya dawo hayyacinsa. #Hasken_Nutsuwa
Shin ba za su yi zuzzurfan tunani game da (ayoyin) Alqur’ani ba ne? Kuma da a ce ya kasance daga wajen wani yake ba Allah ba, tabbas da sun sami savani mai yawa a cikin
Daga wani qaramin mataki da ba a iya gani, zuwa matakin mutum da yake iya ji yake gani yake kuma yin tunani. #Ka sa lura
Akwai lokutan da zuciya da ba za ta nutsu ta daina raurawa ba a cikinsu, har sai bawa ya ambaci Ubangijinsa, to a lokacin ne nutsuwa za ta dawo, ya zamana kamar dama tana dakon kira ne. #Nutsuwar_Zuciya