(Allah Ya ce da su): “Ko kuna tsammani ne cewa Mun halicce ku ne ba manufa”. [Mu’uminun: 115]
Nuna katika
Kowace irin jarumta tana da qarshe. Hakanan ita ma rayuwa tana da qarshe.
“Haqiqa Mun girmama ‘yan’adam”. [Isra: 70]
Bayan qarfin da muke iya gani a wasanni... to akwai wani kuma da yake wahala yake kuma jin tsoro yake yin rauni. Alqur’ani yana yin magana game da xan’adam ne da gaskiya da kuma rahama.
“Kuma Shi Yana tare da ku a duk inda kuka kasance”. [Hadid: 4]
Wasu nasarorin ba sa zuwa da gaggawa. Hakanan yayin da ake rayuwa, haquri wani yanki ne na tafiyar da ake kan yinta. #Hasken_Alqur’ani#Haquri#Imani#qwallon_qafa#Ayar_Alqur’ani
Bayan an gama hayaniyar...to mutum zai zamana shi kaxai daga shi sai zuciyarsa. To a nan ne tambayoyi na gaskiya suke farawa. #Hasken_Alqur’ani#Bayan_wasa#Gaskiya#Hasken_Alqur’ani#Nutsuwar_Zuciya