Waxanda kuma ba su sami wadatar yin aure ba su kame kansu har Allah.."

Waxanda kuma ba su sami wadatar yin aure ba su kame kansu har Allah.."

Waxanda kuma ba su sami wadatar yin aure ba su kame kansu har Allah.."

114 15

Waxanda kuma ba su sami wadatar yin aure ba su kame kansu har Allah Ya wadata su daga falalarsa. Waxanda kuwa suke neman fansar kansu daga bayinku[1], sai ku ba su damar fansar kansu, idan kun san suna da halin iya biya; kuma ku ba su wani abu daga dukiyar Allah da Ya ba ku. Kada kuma ku tilasta wa kuyanginku ‘yan mata a kan yin zina idan sun nemi kame kai, don ku nemi amfanin rayuwar duniya. Wanda duk kuwa ya tilasta su, to lalle Allah Mai gafara ne, Mai jin qai bayan tilastawar da aka yi musu

Katika masu alaka

Nuna katika

icon

Yi tarayya