Wannan bayani ne don mutane, kuma shiriya ce da kuma wa’azi ga masu taqawa
Nuna katika
Duhu zai iya tsawaita a gareka.. Sai dai haske ba a nesa yake ba. Allah yana jibintar bayinsa...kuma yana fitar dasu zuwa ga haske. #Tafiyar_Haske
“Kaicona ina ma da ban riqi wane aboki ba!“Haqiqa ya vatar da ni daga bin Alqur’ani, bayan ya zo mini.” Shaixan kuwa ya kasance mai tavar da mutum neManzo kuma ya ce: “Ya Ubangijina, lalle mutanena sun riqi wannan Alqur’ani abin qaurace wa
Ya ku mutane, haqiqa gargaxi ya zo muku daga Ubangijinku da kuma waraka ga abin da yake cikin zukatanku, kuma shiriya ne da rahama ga muminai
Kauracewa ba ta nufin mantawa kawai... A’a tana nufin mu rayu amma kamar Alqur’ani bai damemu ba. #Kada_Kaurace masa
Wani lokacin baka bukatar amsa....sai dai haske. To hakika haske ya zo maka daga Allah wanda zai cika zuciyarka da nutsuwa. #Hasken_Alqur’ani
Al’ummu nawa Muka hallaka a gabaninsu waxanda suka fi su tsananin qarfi, sai suka riqa bincike cikin garuruwa ko akwai wata matseraLalle game da wannan tabbas akwai wa’azi ga wanda ya kasance yana da hankali ko kuma ya karkaxe kunne (don sauraron wa’azi), alhali zuciyarsa tana tare da shi