Ta ya ya za a nemi samun cin nasara daga wanda ba ya iya mallaka wa kansa samun nasarar. Alqur’ani yana dawo da hankulan mu zuwa ga cewa, babu wanda ya cancanci a bauta masa sai wanda yake mallakar amfanarwa da cutarwa, wannan kuma shi ne Allah Ta’ala shi kaxai.
#Tauhidi
Katika masu alaka
Nuna katika