Da Mun sanya shi Alqur’ani Ba’ajame da tabbas za su ce:"

Da Mun sanya shi Alqur’ani Ba’ajame da tabbas za su ce:"

Da Mun sanya shi Alqur’ani Ba’ajame da tabbas za su ce:"

27 15

Da Mun sanya shi Alqur’ani Ba’ajame da tabbas za su ce: “Me ya hana a bayyana ayoyinsa? Yanzu (a ce Alqur’ani) Ba’ajame (Annabi kuma) Balarabe?” Ka ce: “Shi ga waxanda suka yi imani shiriya ne da waraka. Waxanda kuwa ba sa yin imani akwai nauyi cikin kunnuwansu, shi kuma makanta ne a gare su.” Waxannan (sun yi kama da waxanda) ake kira daga wuri mai nisa

Katika masu alaka

Nuna katika

icon

Yi tarayya