Yayin da Allah ya sanya soyayya da rahama a tsakanin zukata, to gidaje suna wayar gari sun zama wata ‘yar qaramar Aljanna a gidan duniya.
Soyayya a Musulunci ba abu ne da yake zuwa ya wuce ba, a’a wata mu’ujiza ce daga cikin mu’ujizozin Allah mahalicci.
#So-Tsaftatacce #Nutsuwar_Rai
Katika masu alaka
Nuna katika