Ya Dawuda, lalle Mun sanya ka halifa a bayan qasa, sai ka yi hukunci a tsakanin mutane da gaskiya, kada ka bi son zuciya sai ya vatar da kai daga hanyar Allah. Lalle waxanda suke vacewa daga hanyar Allah suna da (sakamakon) azaba mai tsanani saboda mantawar da suka yi da ranar hisabi
Katika masu alaka
Nuna katika