Allah ba ya tilasta wa mutane yin imani
Allah ba ya tilasta wa mutane yin imani, a’a yana bar musu ‘yancin zabi ne tsakanin gaskiya da karya.
Don haka mu zabi imani bisa nufinmu da zabinmu, mu kuma mika wuya ga umarnin Ubangijinmu.
#Tauhidi #’Yanci.
114
59
kundina masu alaka
Bude kundin Islama