Idan kuma yara daga cikinku suka isa mafarki (watau suka balaga)."
Idan kuma yara daga cikinku suka isa mafarki (watau suka balaga) sai su nemi izini kamar yadda waxanda suke gabaninsu suka riqa neman izini. Kamar haka Allah Yake bayyana muku ayoyinsa. Allah kuwa Masani ne, Mai hikima
907
Bidiyoyi masu alaka
See other videos from same category