“Bayin (Allah) Mai rahama kuwa (su ne) waxanda suke tafiya a bayan qasa a natse; idan kuma wawaye sun yi musu magana (sai) su faxa (musu) magana ta aminci. (Su ne) kuma waxanda suke kwana suna masu sujjada da tsayuwa ga Ubangijinsu. [Furqan: 63-64]
Katika masu alaka
Nuna katika