Kowace rai za ta girbi abin da ta aikata, kuma uqubobin da suke aukuwa a duniya ba komai ba ne face sakamakon zaluncin xan’adam ga kansa.
Allah ba ya zaluntar kowa, amma mutane suna zaluntar kawunansu.
#Adalcin_Ubangiji #Zalinci
Katika masu alaka
Nuna katika