Bukatar Wahayi
See other videos from same category
Manhajar Musulunci A Gina Hankalin Dan Adam
Allah ne wanda Ya hore muku kogi don jiragen ruwa su riqa gudu a cikinsa da umarninsa, don kuma ku nema daga falalarsa don kuma ku gode
Al Qur'ani Da Ci Gaban Al Ummah
Ka ce da muminai maza su kame idanuwansu kuma su kiyaye farjinsu. Wannan shi ya fi tsarki a gare su. Lalle Allah Masanin abin da suke aikatawa ne Kuma ka ce da muminai mata su kame idanuwansu ] kuma su kiyaye farjinsu, kada kuma su fito da adonsu sai dai abin da ya bayyana daga gare shi ; kuma su sanya lulluvinsu a kan wuyan rigunansu[3]; kada kum...
Mitume wanatoa bishara na wanaotoa maonyo ili watu wasiwe na hoja kwa Allah baada ya (kupele-kewa) Mitume. Na Allah ni Mwenye nguvu kubwa, Mwenye hekima sana
ALIF LAM RA. Littafi ne da Muka saukar maka da shi, don ka fitar da mutane daga duffai zuwa ga haske, da izinin Ubangijinsu zuwa ga tafarkin (Allah) Mabuwayi, Abin godiya